Posts Grid
Adamawa: Sabon kwamishinan ƴan sanda ya kama aiki
Sabon Kwamishinan ‘Yan Sanda na Jihar Adamawa, CP Kabir Umar Hassan, ya kama aiki a ranar 27 ga Maris, 2026 a matsayin kwamishina na 33...
Yaƙi na kara tsananta: Iran ta gargadi Amurka kan tura sojoji Gabas ta Tsakiya
Ƙasar Iran ta yi wa Amurka gargaɗi mai tsauri kan shirin tura ƙarin sojoji zuwa yankin Gabas ta Tsakiya, inda ta ce tana sa ido...
Sojojin Najeriya sun cafke wanda ake zargi da yiwa ISWAP leken asiri a Gombi
Dakarun rundunar Operation HADIN KAI tare da haɗin gwiwar mafarauta da ‘yan banga sun cafke wani da ake zargi da yi wa ƙungiyoyin ta’addanci leken...
Kotun Tarayya za ta yanke hukunci kan beli na El-Rufai a ranar 31 ga Maris
Kotun Tarayya da ke zamanta a Jihar Kaduna ta ɗage sauraron buƙatar beli da tsohon gwamnan jihar, Nasir El‑Rufai ya gabatar, inda ta ce za...
Rikici ya barke yayin da EFCC ta mamaye gidan Malami a Abuja
Jami’an hukumar EFCC ɗauke da makamai sun mamaye gidan tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami, da ke Abuja, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce. Rahotanni...
Sojoji sun hallaka ‘yan bindiga a maboyar Bello Turji
Rundunar sojojin Najeriya ta kai farmaki kan maboyar fitaccen shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, inda ta kashe ‘yan bindiga da dama bayan artabu mai tsanani....
Posts Slider
Liverpool tayi rashin nasara a hannun United har gida
Manchester United ta je ta doke Liverpool 2-1 a wasan mako na takwas a Premier League ranar Lahadi, karon farko da ta yi nasara a...
Karo na biyu da aka bai wa Flick jan kati a Barcelona
Ranar Asabar aka bai wa kociyan Barcelona, Hansi Flick jan kati a wasan mako na takwas a La Liga da suka doke Girona 2-1. Kenan...
Ansu Fati ya kafa tarihi a gasar Ligue 1 ta Faransa
Ɗanwasan Barcelona Ansu Fati ya dawo kan ganiya tare da kafa tarihin ɗanwasa mafi saurin cin ƙwallo biyar a gasar Ligue 1 ta Faransa. Ɗanƙwallon...
Saura ƙiris Ghana ta samu gurbi a gasar Kofin Duniya
Tawagar ƙwallon ƙafa ta Ghana Black Stars na gab da samun gurbi a gasar Kofin Duniya ta 2026 bayan nasarar casa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya...
Guardiola na fatan Haaland zai murmure kafin wasansu da Burnley
Pep Guardiola na fatan Erling Haaland zai murmure kafin ranar Asabar da za su fuskanci Burnley a gasar Premier League. An sauya ɗan ƙwallon Norway...
